NIDA D'ALIBATA Story & written by mmn fareesa 1&2 Zaune yake kan kujera ,paper's na d'ilibaine agabansa na C A test yana making. Gaba daya office in kamshim turaren sa yake ko ina tsab agyare. d'agowa yyi yana Jan tsaki, nikuwa ganinsa yasa nace wow masha Allah. Allah yyi hallita anan gun dan gsky ba karya gayen yahadu. Kallo daya zakamao kasan Hutu l,jindadi kwanciyar hankali ,suna arayuwarsa. Aliyu kenan , Shiba fariba shiba baki ba ,wankan tarwada ne, Kuma bafulatani. Suman nan tasa tasha gyara tayi bak'i kirin tayi lub hakama sajen dake fuskarsa. Matashi ne dan kimanin shekata35 aduniya akwai tsantsar kyau da aji atattare dashi. Tashi yyi tsaye yabud'e window dke office in ,yaga wata ss3 yakirata Ai da sauri taxo ganin shine kkiranta dan bbu ruwanshi da kowace mace inma kin tura kanki gunsa zaisa dis pline yazaneki. Duk da bedad'e askul inba Duka 2 weeks kenan da zuwansa. Tana zuwa tna wani iyayi ,...
TSOTSON FARJIN MACE YAYIN SADUWA!!! Tambaya Assalamu alaikum, M. Na kasance ina tsotsan azzakarin mijina, shi kuma yana wasa da gabana da harshensa kafin mu sadu, ina matsayin haka a addinin musulunci. Amsa To 'yar'uwa hakan ya halatta, ba matsala a sharian ce, saboda an rawaito halaccin haka, daga magabata, daga cikinsu akwai Imamu Malik, saidai ya wajaba a tabbatar an tsaftace wurin musamman farjin mata, saboda a bude yake, sannan kuma wuri ne da ake yin haila, ake kuma zuba maniyyi, ga shi kuma yana kusa da wajan yin bahaya, wasu masana likitanci suna bada shawarar cewa : a dinga wanke wurin da gishiri kafin a tsotsa, saboda neman kariya. Allah madaukakin sarki a cikin suratul Bakara aya ta: 223, ya kwatanta mace ga mijinta da gona, wannan sai ya nuna dukkan bangarorin jikinta ya halatta a ji dadi da su, in ban da cikin dubura wacce nassi ya togace. Allah ne mafi sani. Duba : Mawahibul-jalil sharhin Muktasarul Khalil 3\406 Lasa ko sha shine nau’in jima’i lokacin...
Yarima Jalal Nah halima musa akano(leeemat)💮 Jalal! Jalal! Jalal! Jalal! Sai kiransa nake amma shi wanda na kira da jalal din ko motsi baiyi ba,sai da na karaso wajansa kafin yace min so nawa nake fada Miki idan zaki rinka kirana kizo inda nake kafin ba tun kina nisa ba..kallonsa naki cikin mamaki a cikin zuciya ta kuwa cewa nake wlhy dad ne ya daure masa gindin ya mana abinda yagadama a gidannan amma zan koya masa hankali.makaranta zaka kaini magana nake cikin isa da gadara idonsa a gefe yace min ina driver dinku cikin masifa nace oho watan idan nace ka kaini makaranta ko da driver bazaka kaini ba koh to ganin gida yaji.. Jalal kuwa idan you asan da wata a gun to dotse yayi magana ganin zai bata min lokaci yasa na Fara magana a sanyaye domin nasan in zamu kwana a gun bazaya tashi ba cos yana min kasheji akan idan zan masa toh insan yanda zana tauna harshena.. Ina gama masa maganan cikin natsuwa ya tashi ya nufe wajan adana motoci ya dauki mecedec,idan akwai moton da na tsana to itace...
How would I download a Novel and read offline
ReplyDeleteThis comment has been removed by the author.
ReplyDeleteYou can just save the page from your browser
ReplyDelete